Lumaktaw sa nilalaman
1 Sama’ila 18:20-21

1 Sama’ila 18:20-21

20
Mikal ’yar Shawulu kuwa tana ƙaunar Dawuda sosai. Da aka gaya wa Shawulu labarin, sai ya yi farin ciki, ya yi tunani ya ce,
21
“Zan ba shi ita tă zama masa tarko, da haka Filistiyawa za su same shi.” Shawulu ya ce wa Dawuda, “Yanzu kana da dama sau na biyu ka zama surukina.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options