Skip to content
1 Korintiyawa 16:5-7

1 Korintiyawa 16:5-7

5
Bayan na zazzaga Makidoniya, zan zo wurinku, domin zan ratsa ta Makidoniya.
6
Wataƙila zan ɗan jima a wajenku, ko ma in ci damina a can, domin ku yi mini rakiya a tafiyata, duk inda za ni.
7
Ba na so in gan ku yanzu in wuce kawai, ina fata zan yi ’yan kwanaki tare da ku, in Ubangiji ya yarda.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 90 chars

Options