Μετάβαση στο περιεχόμενο
1 Korintiyawa 15:54-57

1 Korintiyawa 15:54-57

54
Sa’ad da mai ruɓan nan ya maye marar ruɓan nan, mai mutuwa kuma ya maye marar mutuwan nan, sa’an nan ne karin maganar da yake a rubuce zai zama gaskiya cewa, “An haɗiye mutuwa cikin nasara.”
55
“Ya ke mutuwa, ina nasararki? Ya ke mutuwa, ina dafinki?”
56
Zunubi ne yake ba wa mutuwa dafi, Doka kuma take ba wa zunubi iko.
57
Amma godiya ga Allah! Shi ne ya ba mu nasara ta wurin Ubangijinmu Yesu Kiristi.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options