Skip to content
1 Korintiyawa 12:27-28

1 Korintiyawa 12:27-28

27
To, ku jikin Kiristi ne, kowannenku kuwa gaɓarsa ne.
28
A cikin ikkilisiya, da farko dai Allah ya zaɓa waɗansu ya naɗa su su zama manzanni, na biyu annabawa, na uku malamai, sa’an nan masu yin ayyukan banmamaki, sai masu baiwar warkarwa, da masu taimakon waɗansu, da masu baiwar gudanarwa, sa’an nan kuma masu magana da harsuna iri-iri.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options