1 Tarihi 8:28-32
28
Dukan waɗannan su ne kawunan iyalai, manya kamar yadda aka lissafta a cikin zuriyarsu, suka zauna a Urushalima.
29
Yehiyel na Gibeyon ya zauna a Gibeyon. Sunan matarsa Ma’aka,
30
ɗansa na fari kuwa shi ne Abdon, sai Zur, Kish, Ba’al, Ner, Nadab,
31
Gedor, Ahiyo, Zeker
32
da Miklot, wanda ya zama mahaifin Shimeya. Su ma sun zauna kusa da danginsu a Urushalima.
Settings