Skip to content
1 Tarihi 13:11-12

1 Tarihi 13:11-12

11
Ran Dawuda ya ɓace domin Ubangiji ya husata a kan Uzza, kuma har wa yau ana ce da wannan wuri Ferez Uzza.
12
Dawuda ya ji tsoron Allah a wannan rana ya kuma yi tambaya, “Yaya zan taɓa kawo akwatin alkawarin Allah gare ni?”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options