Ayoyin Littafi Mai Tsarki game da Oded
Mahimman ayoyin Littafi Mai Tsarki
Sai Ruhun Allah ya sauko a kan Azariya ɗan Oded.
Amma wani annabin Ubangiji mai suna Oded yana a can, sai ya fito don yă sadu da mayaƙa sa’ad da suke komowa zuwa Samariya. Ya ce musu, “Domin Ubangiji Allah na kakanninku yana fushi da Yahuda, ya ba da su cikin hannunku. Sai kuka kashe su cikin fushin da ya kai sama.