Skip to content

Shechem

3 verses

32.2100, 35.2800 Duba a Google Maps

Ayoyin da suka ambaci Shechem

  1. Da jin haka, sai ’yan ƙasa a hasumiyar Shekem suka shiga wurin mafaka a hankalin El-Berit.

  2. Da Abimelek ya ji dukan mutanen hasumiyar Shekem sun taru a can,

  3. Saboda haka mutanen suka sassare rassan itatuwa suka bi Abimelek. Suka tattara su a jikin mafakar suka kuma cinna mata wuta a kan mutanen da suke a ciki. Ta haka dukan mutanen da suke cikin hasumiyar Shekem, wajen maza da mata dubu ɗaya suka mutu.