Skip to content

Massah

4 verses

28.7300, 33.8400 Duba a Google Maps

Ayoyin da suka ambaci Massah

  1. Sai suka ba wa wurin suna, Massa da Meriba, saboda Isra’ilawa sun yi jayayya, suka kuma gwada Ubangiji cewa, “Ubangiji yana tsakaninmu ko babu?”

  2. Kada ku gwada Ubangiji Allahnku kamar yadda kuka yi a Massa.

  3. Kun kuma sa Ubangiji ya yi fushi a Tabera, a Massa da kuma a Kibrot Hatta’awa.

  4. Game da Lawi ya ce, “Tummim da Urim na mutumin da ka nuna masa tagomashi ne. Ka gwada shi a Massa; ka yi faɗa da shi a ruwan Meriba.