Skip to content
Zefaniya 3:1-4

Zefaniya 3:1-4

1
Taki ta ƙare, ke birnin mai danniya, mai ’yan tawaye da kuma masu ƙazanta!
2
Ba kya yi wa kowa biyayya, ba kya kuma yarda da kuskurenki. Ba kya dogara ga Ubangiji, ba kya kuma kusatowa kusa da Allahnki.
3
Sarakunanki ruri ne na zakoki, shugabanninki kyarketan dare ne, waɗanda ba sa rage kome don safe.
4
Annabawanki mahaukata ne mutanenki masu cin amana ne. Firistocinki suna ƙazantar da Wurin Mai Tsarki suna kuma keta dokoki.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options