Skip to content
Zakariya 8:18-19

Zakariya 8:18-19

18
Maganar Ubangiji Maɗaukaki ta sāke zuwa wurina.
19
Ga abin da Ubangiji Maɗaukaki ya ce, “Azumin wata na huɗu, da na watan biyar, da na watan bakwai da na watan goma za su zama lokutan farin ciki da murna da kuma bukukkuwa na murna ga Yahuda. Saboda haka sai ku ƙaunaci gaskiya da salama.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options