Skip to content
Zakariya 8:16-18

Zakariya 8:16-18

16
Abubuwan da za ku yi ke nan. Ku gaya wa juna gaskiya, ku kuma dinga yin shari’ar gaskiya a ɗakunanku na shari’arku;
17
kada ku ƙulla wa maƙwabtanku mugunta, kuma kada ku so yin rantsuwa ta ƙarya. Ina ƙyamar waɗannan duka,” in ji Ubangiji Maɗaukaki.
18
Maganar Ubangiji Maɗaukaki ta sāke zuwa wurina.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options