Skip to content
Zakariya 5:7-9

Zakariya 5:7-9

7
Sa’an nan aka ɗaga murfin dalman, a ciki kuwa ga mace zaune!
8
Ya ce, “Wannan mugunta ce,” ya kuma tura ta cikin kwandon ya rufe da murfin dalman, ya kuma danna da dutse.
9
Na ɗaga idona sama, sai ga mata biyu a gabana, iska tana hura fikafikansu! Suna da fikafikai kamar na shamuwa, suka kuma ɗaga kwandon sama.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options