18
Sa’an nan na dubi sama a gabana kuwa sai ga ƙahoni huɗu!
19
Na tambayi mala’ikan da yake mini magana, na ce, “Mene ne waɗannan?” Ya amsa mini ya ce, “Waɗannan su ne ƙahonin da suka watsar da Yahuda, Isra’ila da kuma Urushalima.”
20
Sa’an nan Ubangiji ya nuna mini maƙera guda huɗu.