Skip to content
Romawa 4:2-3

Romawa 4:2-3

2
In fa da gaske ne Ibrahim ya sami kuɓuta ta wurin ayyuka, yana da abin da zai yin taƙama da shi ke nan, amma ba a gaban Allah ba.
3
Me Nassin ya ce? “Ibrahim ya gaskata Allah, aka kuma lissafta wannan adalci ne a gare shi.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options