Skip to content
Romawa 2:2-3

Romawa 2:2-3

2
Yanzu mun san cewa hukuncin Allah a kan masu aikata waɗannan abubuwa daidai ne.
3
Saboda haka sa’ad da kai mutum kurum, kana ba su laifi, duk da haka kana aikata abubuwan nan, kana tsammani za ka tsere wa hukuncin Allah ne?
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options