Skip to content
Romawa 12:11-15

Romawa 12:11-15

11
Kada ku zama marasa himma, sai dai masu himma a ruhaniyarku, kuna bauta wa Ubangiji.
12
Ku yi farin ciki cikin bege, haƙuri cikin shan wuya, aminci cikin addu’a.
13
Ku taimaki mutanen Allah masu bukata. Ku zama masu karɓan baƙi.
14
Ku sa wa masu tsananta muku albarka; ku sa albarka kada fa ku la’anta.
15
Ku yi murna da masu murna, ku yi kuka da masu kuka.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options