Tsallake zuwa abun ciki
Romawa 11:26-27

Romawa 11:26-27

26
Ta haka kuwa za a ceci dukan Isra’ila, kamar yadda yake a rubuce cewa, “Mai ceto zai zo daga Sihiyona; zai kawar da rashin bin Allah daga Yaƙub.
27
Wannan kuwa shi ne alkawarina da su sa’ad da na ɗauke musu zunubansu.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options