Skip to content
Romawa 1:3-4

Romawa 1:3-4

3
game da Ɗansa. Wanda bisa ga mutuntakarsa, zuriyar Dawuda ne.
4
Wanda bisa ga Ruhun tsarki, an shaida shi da iko cewa shi Ɗan Allah ne ta wurin tashinsa daga matattu. Wannan bishara kuwa game da Yesu Kiristi Ubangijinmu ne.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options