דלג לתוכן
Romawa 1:22-23

Romawa 1:22-23

22
Ko da yake sun ɗauka su masu hikima ne, sai suka zama wawaye,
23
suka kuma yi musayar ɗaukakar Allah marar mutuwa da siffofin da aka ƙera su yi kama da mutum mai mutuwa da tsuntsaye da dabbobi da kuma halittu masu ja da ciki.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options