Skip to content
Ru’uya ta Yohanna 8:1-2

Ru’uya ta Yohanna 8:1-2

1
Sa’ad da ya buɗe hatimi na bakwai, sai aka yi shiru a sama na kusan rabin sa’a.
2
Sai na ga mala’iku bakwai da suke tsayawa a gaban Allah, a gare su kuwa aka ba da ƙahoni bakwai.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options