דלג לתוכן
Ru’uya ta Yohanna 22:8-9

Ru’uya ta Yohanna 22:8-9

8
Ni, Yohanna, na ji, na kuma ga abubuwan nan. Kuma sa’ad da na ji, na kuma gan su, sai na fāɗi a ƙasa a gaban mala’ikan da yake nuna mini su, don in yi sujada.
9
Amma ya ce mini, “Kada ka yi haka! Ni abokin bautarku ne, kai da ’yan’uwanka annabawa, da kuma waɗanda suke kiyaye kalmomin wannan littafi. Allah za ka yi wa sujada!”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options