Skip to content
Ru’uya ta Yohanna 22:6-7

Ru’uya ta Yohanna 22:6-7

6
Mala’ikan ya ce mini, “Waɗannan kalmomi amintattu ne gaskiya ne kuma. Ubangiji, Allahn ruhohin annabawa, ya aiki mala’ikansa, don yă nuna wa bayinsa abubuwan da za su faru nan ba da daɗewa ba.”
7
“Ga shi! Ina zuwa da wuri! Mai albarka ne wanda yake kiyaye kalmomin annabcin da suke cikin wannan littafi.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options