ഉള്ളടക്കത്തിലേക്ക് പോകുക
Ru’uya ta Yohanna 22:18-19

Ru’uya ta Yohanna 22:18-19

18
Ina yin wa duk wanda ya ji kalmomin annabcin wannan littafi gargaɗi. Duk wanda ya ƙara wani abu a kansu, Allah zai ƙara masa annoban da aka bayyana a littafin nan.
19
Duk wanda kuma ya yi ragi a kalmomi daga littafin annabcin nan, Allah zai ɗauke rabonsa na itacen rai da kuma na birnin nan mai tsarki, waɗanda aka bayyana a littafin nan.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options