Skip to content
Ru’uya ta Yohanna 2:26-28

Ru’uya ta Yohanna 2:26-28

26
Gare shi wanda ya ci nasara ya kuma aikata nufina har ƙarshe, zan ba shi iko a kan al’ummai.
27
‘Zai yi mulki a kansu da sandar sarauta ta ƙarfe, zai farfashe su, kamar tukwanen yumɓu’kamar yadda na karɓi iko daga Ubana.
28
Zan kuma ba shi tauraron asubahi.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options