Skip to content
Ru’uya ta Yohanna 13:5-6

Ru’uya ta Yohanna 13:5-6

5
Aka ba wa dabbar baki don ta faɗi kalmomin girman kai da na saɓo ta kuma yi amfani da ikonta har watanni arba’in da biyu.
6
Ta buɗe bakinta don tă yi wa Allah saɓo, ta kuma ɓata sunansa da kuma mazauninsa da na waɗanda suke zama a sama.
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options