Zabura 97:2-5
2
Gizagizai da baƙin duhu sun kewaye shi; adalci da gaskiya su ne tushen kursiyinsa.
3
Wuta tana tafiya a gabansa tana kuma cinye maƙiyansa a kowane gefe.
4
Walƙiyarsa ta haskaka duniya; duniya ta gani ta kuma yi rawar jiki.
5
Duwatsu sun narke kamar kakin zuma a gaban Ubangiji, a gaban Ubangijin dukan duniya.
Settings