Skip to content
Zabura 97:2-5

Zabura 97:2-5

2
Gizagizai da baƙin duhu sun kewaye shi; adalci da gaskiya su ne tushen kursiyinsa.
3
Wuta tana tafiya a gabansa tana kuma cinye maƙiyansa a kowane gefe.
4
Walƙiyarsa ta haskaka duniya; duniya ta gani ta kuma yi rawar jiki.
5
Duwatsu sun narke kamar kakin zuma a gaban Ubangiji, a gaban Ubangijin dukan duniya.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options