Skip to content
Zabura 95:7-8

Zabura 95:7-8

7
gama shi ne Allahnmu mu mutanen makiyayansa ne, garke kuwa a ƙarƙashin kulawarsa. Yau, in kuka ji muryarsa,
8
“Kada ku taurare zukatanku kamar yadda kuka yi a Meriba, kamar yadda kuka yi a wancan rana a Massa a hamada,
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options