Tsallake zuwa abun ciki
Zabura 91:14-16

Alkawarin Ubangiji na kansa

Zabura 91:14-16
14
Ubangiji ya ce, “Domin ya ƙaunace ni, zan kuɓutar da shi; zan kiyaye shi, gama ya yarda da sunana.
15
Zai kira bisa sunana, zan kuma amsa masa; zan kasance tare da shi a lokacin wahala, zan kuɓutar da shi in kuma girmama shi.
16
Da tsawon rai zan ƙosar da shi in kuma nuna masa cetona.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options