Skip to content
Zabura 9:19-20

Roƙon ƙarshe ga sa hannun Allah

Zabura 9:19-20
19
Ka tashi, ya Ubangiji, kada ka bar wani yă yi nasara; bari a hukunta al’ummai a gabanka.
20
Ka buge su da rawar jiki, ya Ubangiji; bari al’ummai su sani su mutane ne kurum. Sela
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options