Skip to content
Zabura 9:15-18

Tabbacin hukuncin Allah

Zabura 9:15-18
15
Al’umma sun fāɗa cikin ramin da suka haƙa wa waɗansu; aka kama ƙafafunsu a ragar da suka ɓoye.
16
An san Ubangiji ta wurin gaskiyarsa; an kama mugaye da aikin hannuwansu. Haggayiyon. Sela
17
Mugaye za su koma kabari, dukan al’umman da suka manta da Allah.
18
Amma har abada ba za a manta da mai bukata ba, ba kuwa sa zuciyar mai wahala zai taɓa hallaka.
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options