Skip to content
Zabura 9:15-16

Zabura 9:15-16

15
Al’umma sun fāɗa cikin ramin da suka haƙa wa waɗansu; aka kama ƙafafunsu a ragar da suka ɓoye.
16
An san Ubangiji ta wurin gaskiyarsa; an kama mugaye da aikin hannuwansu. Haggayiyon. Sela
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options