Skip to content
Zabura 88:14-15

Zabura 88:14-15

14
Don me, ya Ubangiji, ka ƙi ni ka kuma ɓoye fuskarka daga gare ni?
15
Tun ina ƙarami na sha wahala na kuma yi kusa in mutu; na sha wahalar razanarka kuma na kuma fid da zuciya.
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options