Skip to content
Zabura 82:5-7

Zabura 82:5-7

5
“Ba su san kome ba, ba su fahimci kome ba. Suna yawo cikin duhu; an girgiza dukan tussan duniya.
6
“Na ce, ‘Ku “alloli” ne; dukanku ’ya’yan Mafi Ɗaukaka’ ne.
7
Amma za ku mutu kamar mutum kurum; za ku fāɗi kamar duk wani mai mulki.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options