Skip to content
Zabura 79:1-2

Zabura 79:1-2

1
Zabura ta Asaf. Ya Allah, al’ummai sun mamaye gādonka; sun ƙazantar da haikalinka mai tsarki, sun bar Urushalima kufai.
2
Sun ba da gawawwakin bayinka kamar abinci ga tsuntsayen sararin sama, nama jikin tsarkakanka ga namun jejin duniya.
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options