Skip to content
Zabura 78:6-7

Zabura 78:6-7

6
don tsara na biye su san su, har da ’ya’yan da ba a riga an haifa ba, su kuma su faɗa wa ’ya’yansu.
7
Ta haka za su dogara ga Allah ba kuwa za su manta da ayyukansa ba amma za su kiyaye umarnansa.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options