အကြောင်းအရာသို့ ကျော်သွားရန်
Zabura 78:6-7

Zabura 78:6-7

6
don tsara na biye su san su, har da ’ya’yan da ba a riga an haifa ba, su kuma su faɗa wa ’ya’yansu.
7
Ta haka za su dogara ga Allah ba kuwa za su manta da ayyukansa ba amma za su kiyaye umarnansa.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options