Skip to content
Zabura 78:34-36

Zabura 78:34-36

34
A duk sa’ad da Allah ya kashe su, sai su neme shi; sukan juyo a natse gare shi.
35
Sun tuna cewa Allah ne Dutsensu, cewa Allah Mafi Ɗaukaka ne Mai fansarsu.
36
Amma sai su yi ta yin masa zaƙin baki, suna masa ƙarya da harsunansu;
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options