Skip to content
Zabura 78:30-31

Zabura 78:30-31

30
Amma kafin su juyo daga abincin da suka yi kwaɗayi, kai tun ma yana a bakunansu,
31
fushin Allah ya ƙuna a kansu; ya karkashe waɗanda suka fi ƙiba a cikinsu, yana yankan matasan Isra’ila.
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options