Skip to content
Zabura 78:24-25

Zabura 78:24-25

24
ya sauko da Manna wa mutanensa don su ci, ya ba su hatsin sama.
25
Mutane suka ci burodin mala’iku; ya aika musu dukan abincin da za su iya ci.
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options