Skip to content
Zabura 78:23-25

Zabura 78:23-25

23
Duk da haka ya ba da umarni ga sarari a bisa ya kuma buɗe ƙofofin sammai;
24
ya sauko da Manna wa mutanensa don su ci, ya ba su hatsin sama.
25
Mutane suka ci burodin mala’iku; ya aika musu dukan abincin da za su iya ci.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options