Skip to content
Zabura 78:11-12

Zabura 78:11-12

11
Suka manta da abin da ya aikata, abubuwan banmamakin da ya nuna musu.
12
Ya yi mu’ujizai a idanun kakanninsu a ƙasar Masar, a yankin Zowan.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options