Skip to content
Zabura 77:8-9

Zabura 77:8-9

8
Ƙaunarsa marar ƙarewa ta ɓace ke nan har abada? Alkawarinsa ya kāsa ke nan a dukan lokaci?
9
Allah ya manta yă yi jinƙai? Cikin fushinsa ya janye tausayinsa ne?” Sela
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options