Skip to content
Zabura 77:2-4

Zabura 77:2-4

2
Sa’ad da nake cikin damuwa, na nemi Ubangiji; da dare na miƙa hannuwa ba gajiya raina kuma ya ƙi yă ta’azantu.
3
Na tuna da kai, ya Allah, na kuma yi nishi; na yi nishi, ƙarfina kuwa duk ya raunana. Sela
4
ka hana idanuna rufewa; na damu ƙwarai har ba na iya magana.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options