Zabura 75:4-7
4
Ga masu girman kai na ce, ‘Kada ku ƙara taƙama,’ ga mugaye kuma, ‘Kada ku ɗaga ƙahoninku.
5
Kada ku ɗaga ƙahoninku gāba da sama; kada ku yi magana da miƙaƙƙen wuya.’ ”
6
Ba wani daga gabas ko yamma ko hamada da zai ɗaukaka mutum.
7
Amma Allah ne mai yin shari’a, yakan saukar da wannan, yă kuma tayar da wani.
Settings