Skip to content
Zabura 74:7-8

Zabura 74:7-8

7
Suka ƙone wurinka mai tsarki ƙurmus; suka ƙazantar da mazaunin Sunanka.
8
Suna cewa a zukatansu, “Za mu murƙushe su sarai!” Suka ƙone ko’ina aka yi wa Allah sujada a ƙasar.
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options