Zabura 74:5-8
5
Sun yi kamar mutane masu wāshin gatura don yanka itatuwa a kurmi.
6
Sun ragargaje dukan sassaƙar katako da gatura da kuma gudumarsu.
7
Suka ƙone wurinka mai tsarki ƙurmus; suka ƙazantar da mazaunin Sunanka.
8
Suna cewa a zukatansu, “Za mu murƙushe su sarai!” Suka ƙone ko’ina aka yi wa Allah sujada a ƙasar.
Settings