Skip to content
Zabura 74:22-23

Zabura 74:22-23

22
Ka tashi, ya Allah, ka kāre muradinka; ka tuna yadda wawaye suka yi maka ba’a dukan yini.
23
Kada ka ƙyale surutan ban haushi na maƙiyanka, ihun abokan gābanka, waɗanda suke ci gaba da yi.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options