Tsallake zuwa abun ciki
Zabura 7:1-2

Addu’ar neman ceto da dogara

Zabura 7:1-2
1
Wani shiggayiyon ta Dawuda, wanda Ya Rera wa Ubangiji game da Kush mutumin Benyamin. Ya Ubangiji Allahna, na zo neman mafaka a wurinka; ka cece ni ka kuɓutar da ni daga dukan waɗanda suke bi na,
2
in ba haka ba za su yayyage ni kamar zaki su ɓarke ni kucu-kucu ba tare da wani da zai cece ni ba.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options