Skip to content
Zabura 69:30-31

Zabura 69:30-31

30
Zan yabe sunan Allah cikin waƙa in kuma ɗaukaka shi tare wurin yin godiya.
31
Wannan zai gamshi Ubangiji fiye da saniya, fiye da bijimi da ƙahoninsa da kuma kofatansa.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options