Skip to content
Zabura 67:3-5

Kira ga al’ummai su yabi Allah

Zabura 67:3-5
3
Bari mutane su yabe ka, ya Allah; bari dukan mutane su yabe ka.
4
Bari al’ummai su yi murna su kuma rera don farin ciki, gama kana mulkin mutanenka da adalci kana kuma bi da al’umman duniya. Sela
5
Bari mutane su yabe ka, ya Allah; bari dukan mutane su yabe.
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options